Tehran (IQNA) kungiyar kasashen larabawa ta fitar da bayanin yin maraba da matakin da kungiyar tarayyar Afirka ta dauka na jingine batun baiwa Isra'ila kujerar a matsayin mamba mai sanya idoa kungiyar.
Lambar Labari: 3486920 Ranar Watsawa : 2022/02/07